Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane 241 Yayin Da Dubbai Suka Rasa Muhallinsu a 2025 – NEMA

      November 10, 2025

      NLC Ta Buƙaci Jami’o’i Masu Zaman Kansu Su Shiga Ƙungiyar ASUU

      November 10, 2025

      Sojoji Sun Kama Masu Fasa Bututun Mai a Neja Delta

      November 10, 2025

      Abdulmumin Kofa Ya Tabbatar Da Komawarsa Jam’iyyar APC

      November 10, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Siyasa

      INEC Ta Ayyana Soludo a Matsayin Wanda Ya Lashe Zaɓen Gwamnan Anambra

      November 9, 2025

      An Rantsar Da Shugaban Ƙasa Mafi Tsufa a Duniya

      November 7, 2025

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025
    • Addini

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sojoji Sun Kama Masu Fasa Bututun Mai a Neja Delta
    Featured

    Sojoji Sun Kama Masu Fasa Bututun Mai a Neja Delta

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 10, 2025No Comments2 Mins Read

    Rundunar Sojin Najeriya na shiyya ta 6 ta sanar da cafke wasu mutane 14 da ake zargi da satar mai, tare da kwace sama da lita 20,000 na man da aka sace a yankin Niger Delta. Hakan ya biyo bayan jerin samame da sojoji suka kai har tsawon makonni biyu a wuraren da ake zargin barayin ke gudanar da ayyukansu a boye.

    A cikin samamen, sojoji sun rushe matatun mai guda 14 a wasu yankuna na Rivers, Abia, Delta, Akwa Ibom da Bayelsa. A Rivers da iyakokin Imo River, an lalata matatan mai shida tare da kwace ganguna da kwantena cike da mai da aka tace ba bisa ka’ida ba. Hakazalika, an gano buhuna 42 dauke da kusan lita 1,250 na man da aka sace daga wata rijiyar mai mai zaman kanta.

    A Delta, sojoji sun cafke mutane uku a yankin Ughelli, tare da kwace lita 4,000 na man condensate, sannan a Warri an gano tanderun hada mai da buhuna masu dauke da man fetur na sata. A Akwa Ibom kuwa, an kama wata babbar mota tana sauke man dizal daga wani rumbun boye a Ikot Ekpene, yayin da a Bayelsa suma sojoji suka ci gaba da sintiri domin takaita satar arzikin kasa.

    Kwamandan Division 6, Manjo Janar Emmanuel Emekah, ya yaba wa dakarun bisa aikin da suka yi, tare da umartar su ci gaba da matsa lamba kan masu barna da masu lalata tattalin arzikin kasa. Ya ce rundunar za ta kara hadin gwiwa da sauran jami’an tsaro domin tabbatar da cewa ba a sake samun irin wadannan ayyuka ba a yankin.

    Sojoji
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAbdulmumin Kofa Ya Tabbatar Da Komawarsa Jam’iyyar APC
    Next Article NLC Ta Buƙaci Jami’o’i Masu Zaman Kansu Su Shiga Ƙungiyar ASUU
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ambaliyar Ruwa Ta Hallaka Mutane 241 Yayin Da Dubbai Suka Rasa Muhallinsu a 2025 – NEMA

    November 10, 2025
    Featured

    NLC Ta Buƙaci Jami’o’i Masu Zaman Kansu Su Shiga Ƙungiyar ASUU

    November 10, 2025
    Featured

    Abdulmumin Kofa Ya Tabbatar Da Komawarsa Jam’iyyar APC

    November 10, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202536 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202535 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

    November 6, 202522 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.