Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Mata Da Yara 20, 811 Ne Suka Mutu Cikin Watanni 9 a Najeriya – Ma’aikatar Lafiya
    Featured

    Mata Da Yara 20, 811 Ne Suka Mutu Cikin Watanni 9 a Najeriya – Ma’aikatar Lafiya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 16, 2025Updated:November 16, 2025No Comments2 Mins Read

    Sabon rahoton Kididdigar Lafiyar Najeriya na 2025 ya nuna cewa mata masu juna biyu, jarirai, da yara ƙasa da shekaru biyar 20,811 suka rasu daga watan Janairu zuwa Satumba 2025. Rahoton, wanda Ma’aikatar Lafiya ta Tarayya ta fitar, ya ce Najeriya na ci gaba da kasancewa cikin ƙasashen da ke fama da ƙaruwar mace-macen mata da yara saboda matsalolin samun kulawa ta gaggawa da ƙarancin kwararrun ma’aikatan lafiya.

    A cikin watanni uku na farko, an tabbatar da mace-macen mata 1,244, jarirai 1,706, da yara ƴan ƙasa da shekaru biyar 3,820. A zango na biyu, mace-macen mata sun sauka zuwa 1,232, sannan a zango na uku sun kai 1,213. Sai dai mace-macen jarirai sun ƙaru daga 1,706 a zangon farko zuwa 1,900 a zangon uku, yayin da mace-macen yara ƴan ƙasa da shekaru biyar suka tashi daga 3,672 zuwa 4,215.

    Rahoton ya bayyana cewa daga 2020 zuwa 2025, adadin mace-macen mata na sauyawa shekara-shekara. Mafi muni ya faru a 2021 da mace-macen mata 5,837, sannan ya ragu a 2023 zuwa 4,239, kafin ya ƙaru zuwa 5,391 a 2024. Shekara ta 2025 ta nuna raguwa mai yawa inda aka rubuta mace-mace 3,689 zuwa yanzu.

    Abubuwan da suka fi haddasa mace-macen sun haɗa da rikice-rikicen juna biyu, cututtukan zuciya, ciwon sanyi, zazzabin cizon sauro, ciwon daji da HIV/AIDS. Ga jarirai kuwa, matsalolin haihuwa, asphyxia, kamuwa da cuta, ƙarancin nauyi, da tetanus sune manyan dalilai. Yara ƙasa da biyar kuma na mutuwa ne saboda zawo, malnutrition, ciwon huhu, meningitis, sepsis, da tetanus. Rahoton ya ce matsalar jinkirin neman kulawa da rashin ingantattun cibiyoyin lafiya na daga manyan matsalolin da ke jefa rayuka cikin haɗari.

    Najeriya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Ta’adda 600 Ne Suka Miƙa Wuya Ta Dalilina – Dr Ahmad Gumi
    Next Article Turaki Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar PDP Na Ƙasa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.