Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Kisan Janar a Borno Da Sace Ɗalibai a Kebbi Ya Matuƙar Tayar Min Da Hankali – Tinubu
    Featured

    Kisan Janar a Borno Da Sace Ɗalibai a Kebbi Ya Matuƙar Tayar Min Da Hankali – Tinubu

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 19, 2025No Comments2 Mins Read

    Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa abin takaici ne kuma abin damuwa ƙwarai jin labarin sace ɗalibai mata 25 a Jihar Kebbi da kuma kisan Brigediya Janar Musa Uba tare da wasu sojoji a Jihar Borno. Ya ce yana mika ta’aziyyar sa ga iyalan waɗanda abin ya rutsa da su, tare da roƙon Allah ya basu juriya da ta’aziya.

    Tinubu ya ce ya umarci hukumomin tsaro da su gaggauta kai dauki domin dawo da ɗaliban Kebbi, yana mai jaddada cewa ya san da ƙaruwa hare-haren ’yan ta’adda a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa dole ne jami’an tsaro su mayar da martani cikin hanzari, ƙwazo da kuma ƙarfi domin kare al’umma.

    A cewar rahotanni, ’yan bindiga dauke da makamai sun mamaye makarantar Government Girls Comprehensive Secondary School da misalin ƙarfe huɗu na asuba sannan suka sace ɗalibai 25 daga ɗakunan kwana. Lamarin ya sake tunzura al’umma, musamman ganin cewa irin wannan hari ya maimaita tun bayan sace ’yan matan Chibok sama da shekara goma da ta wuce.

    Tinubu ya yi kira ga al’ummar Najeriya da su taimaka wa jami’an tsaro da bayanan da za su taimaka wajen tsare rayuka da kare yara. Ya gargadi masu tayar da hankali cewa za su fuskanci cikakken hukunci daga gwamnati, yana mai tabbatar da cewa gwamnati ba za ta lamunci barazanar tsaro ba ko kaɗan.

    Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamna Abba Ya Ɗauki Sabbin Malaman Lissafi 400 a Kano
    Next Article Ƴansanda Sun Kama Ɓarayin Adaidaita Sahu a Sokoto
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.