Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Tinubu Zai Tura Sojojin Najeriya Zuwa Benin Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya
    Featured

    Tinubu Zai Tura Sojojin Najeriya Zuwa Benin Domin Tabbatar Da Zaman Lafiya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 9, 2025No Comments2 Mins Read

    Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da buƙatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na tura sojojin Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin domin taimakawa wajen kwantar da tarzoma da ta biyo bayan yunkurin juyin mulki da aka yi a ƙasar a daren Lahadi. Sanatocin sun nuna cikakken goyon bayansu ga matakin, suna mai cewa kare zaman lafiya a yankin lamarin da ya shafi kasashen makwabta baki ɗaya ne.

    Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ya bayyana wannan mataki a matsayin abin da ya dace a wannan lokaci, yana jaddada cewa duk wata barazana ga zaman lafiyar wata ƙasa makwabciya na iya shafar tsaron yanki baki ɗaya. Ya kuma ce haɗin kan kasashen yammacin Afirka na da matuƙar muhimmanci wajen kare dimokraɗiyya da hana taɓarɓarewar tsaro.

    A cewar rahotannin da Bevhi Hausa ta tattara, Shugaba Tinubu ya aikewa da majalisar wasiƙa wacce aka karanta a zauren majalisar, inda ya bayyana cewa gwamnatin Benin ta bukaci taimakon jiragen sama na musamman daga rundunar sojin Najeriya bayan da wasu dakarun soji suka yi yunkurin hambarar da Shugaba Patrice Talon. Yunkurin dai ya haɗa da kutsa gidan talabijin na ƙasar domin sanar da tsige shugaban.

    Shugaba Tinubu ya gargadi majalisar cewa Benin na fuskantar yunƙurin kwace mulki “ba bisa ka’ida ba” wanda ka iya ruguza cibiyoyin dimokraɗiyyar ƙasar. Wannan matakin tura sojoji na Najeriya na zuwa ne a lokacin da ECOWAS da sauran ƙasashen yanki ke ƙoƙarin hana yaduwar juyin mulki a yankin Afrika ta Yamma.

    Majalisar Dattawa
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleBansan Haƙiƙanin Shekaruna Ba – Obasanjo
    Next Article NSCDC Ta Ceto Wasu Yara Da Aka Yi Safararsu Daga Arewacin Najeriya Zuwa Kogi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.