Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ba Za Mu Yafewa Waɗanda Suka Kashe Mutanenmu a Zaria Ba – IMN
    Featured

    Ba Za Mu Yafewa Waɗanda Suka Kashe Mutanenmu a Zaria Ba – IMN

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 11, 2025Updated:December 11, 2025No Comments2 Mins Read

    Mabiya mazhabar Shi’a a Najeriya sun sake tunawa da cikar shekaru goma da kisan gillar da aka yi musu a Zaria, yayin da suka ce har yanzu suna cikin raɗaɗin abin da ya faru. A 2015 ne rikici ya barke tsakanin jami’an sojin Najeriya da mabiya Sheikh Ibrahim Zakzaky, lamarin da ya yi sanadin mutuwar daruruwan mutane da kuma jikkata da dama, bayan zargin Rundunar Soji cewa an tare musu hanya.

    Farfesa Abdullahi Danladi, shugaban dandalin tattaunawa na IMN a Najeriya, ya bayyana wa BBC cewa a duk tsawon shekarun nan babu wani ɓangaren gwamnati da ya ɗauki mataki kan wadanda suka aikata kisan. Ya ce babu hukunci, babu kama, babu rahoton kwamitin binciken da aka kafa — abin da ya tabbatar musu cewa an yi ƙoƙarin rufe gaskiya. Ya ce hakan na ƙara tunzura zukatan mabiya Shi’a da kuma tabbatar musu da cewa an tauye musu adalci.

    A cewar Farfesan, al’ummar Shi’a za su ci gaba da neman adalci muddin suna raye, tare da jaddada cewa tarihi ba zai manta da abin da ya faru a Zaria ba. Ya yi nuni da cewa ko da shari’a ta ɗauki lokaci mai tsawo, gaskiya dole ta bayyana wata rana. A cewar sa, wannan rana ta tunawa ta musamman ta sake tayar masu da raɗaɗin abin da ya faru, tare da ƙarfafa matsayarsu na kin yafiya.

    Bechi Hausa ta tattaro cewa IMN na ci gaba da kira ga gwamnati da hukumomin tsaro da su fitar da cikakken rahoto kan lamarin, tare da hukunta wadanda suka aikata kisan. Farfesan Danladi ya ce za su ci gaba da taruwa duk shekara, su fadakar da junansu game da wannan hari, domin tabbatar da cewa ba a manta da waɗanda suka mutu ba kuma an tabbatar da ganin adalci.

    IMN
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleEFCC Ta Kama Tsohon Minista Ƙwadago
    Next Article Najeriya Zata Ƙulla Ƙawance Da Saudiyya Kan Sha’anin Tsaro
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.