Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sojoji Sun Kama Kayan Tallafi Da Ake Yunƙurin Kaiwa Ƴan Ta’adda a Borno
    Featured

    Sojoji Sun Kama Kayan Tallafi Da Ake Yunƙurin Kaiwa Ƴan Ta’adda a Borno

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 21, 2025No Comments2 Mins Read

    Dakarun Sojojin Najeriya sun dakile jigilar kayayyakin tallafi da ake zargin na Boko Haram/ISWAP ne a Jihar Borno, bayan sun tare wata mota a kan hanyar Maiduguri–Bama. Aikin ya gudana ne a Jumma’a, 19 ga Disamba, 2025, bayan makamancin wannan nasara da sojoji suka samu kwanaki kalilan kafin hakan. Kakakin Operation Hadin Kai, Laftanar Kanal Sani Uba, ya tabbatar da lamarin a wata sanarwa da aka fitar a Lahadi, 21 ga Disamba, 2025.

    Sanarwar ta ce sojojin 25 Brigade sun kuma gano wasu bama-bamai (IED) a kan hanyar Damboa–Komala a ranar 17 ga Disamba, inda suka lalata su cikin nasara domin tabbatar da tsaro ga matafiya da jami’an tsaro. A wani samame daban, sojojin da ke bakin aiki a mashigar bincike ta Maiduguri–Bama sun kama wata mota mai lambar Legas dauke da kayan abinci da lemun kuzari, waɗanda ake zargin ana shirin kaiwa ’yan ta’adda a yankin Kirawa, karamar hukumar Gwoza.

    A yayin samamen, an kama mutane biyu, tare da kwato kayan abinci iri-iri, wayoyin salula uku, kati, zobe, da kuɗaɗe a Naira da CFA. Bechi Hausa ta ruwaito cewa rundunar soji ta jaddada kudirinta na katse hanyoyin samun kayan tallafi ga ’yan ta’adda, tare da tabbatar da cewa an mika waɗanda aka kama da kayan da aka kwato ga sashen leƙen asiri domin zurfafa bincike, a wani yunkuri na ƙarfafa tsaro a Arewa maso Gabashin Najeriya.

    Boko Haram Borno Gwoza IED ISWAP Maiduguri
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Sanda Sun Cafke Matar Da Ta Shirya Garkuwa Da Kanta Domin Karɓar Kudin Fansa a Hannun Mijinta
    Next Article Tinubu Ya Amince Da Canza Sunan Jami’ar Kimiyya Ta Tarayya Dake Azare Zuwa Sheikh Dahiru Usman Bauchi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.