Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Najeriya Za Su Amfana Da Sabuwar Dokar Haraji – Tinubu
    Featured

    Ƴan Najeriya Za Su Amfana Da Sabuwar Dokar Haraji – Tinubu

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanJanuary 1, 2026No Comments2 Mins Read

    Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce idan ƴan Najeriya suka yi haƙuri, za a samu rayuwa mai inganci ta hanyar alkilta arziƙin ƙasa yadda ya kamata, abin da zai sa ƙasar ta yi fice a duniya a wannan sabuwar shekara ta 2026. Tinubu ya bayyana hakan ne a cikin saƙon sabuwar shekara da ya fitar ranar Alhamis, inda ya ƙara da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da gini a kan sauye-sauyen da aka fara yi domin kyautata rayuwar al’umma.
    Nasara a tattalin arziƙi duk da ƙalubale

    Shugaban ya ce duk da irin ƙalubalen tattalin arziƙi da duniya ke fuskanta, gwamnatin sa ta samu gagarumar nasara a shekarar 2025, musamman a fannin tattalin arziƙi. Tinubu ya jaddada cewa sabuwar dokar haraji da aka fara aiki yanzu tana da nufin kawo sauyi wajen sauƙaƙa wa ƴan Najeriya biyan haraji fiye da kima, inda gwamnati za ta tattara kudaden shiga cikin adalci da tsari mai kyau.
    Sauye-sauyen haraji don adalci da ƙarfi a kudaɗen shiga

    Shugaban ya yi kira ga ƴan Najeriya da su ƙara haƙuri yayin da ake aiwatar da sabon tsarin haraji, inda ya bayyana cewa ɗaya daga cikin muhimman manufofin tsarin shi ne kawo ƙarshen biyan haraji da yawa a matakai daban-daban na gwamnati. Tinubu ya yaba wa jihohin da suka amince da shiga tsarin harajin bai ɗaya, domin hakan zai sauƙaƙa wa jama’a biyan haraje-haraje a kan kayan abinci da sauran muhimman bukatu, da kuma dasa harsashin Najeriya mai adalci da ƙarfi a fannin kudaɗen shiga.

    Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnan Kano Ya Sanya Hannu Kan Kasafin 2026
    Next Article Gwamnan Plateau, Mutwang, Ya Fice Daga PDP
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.