Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026

      Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

      March 1, 2026

      Mutum 40 Sun Mutu a Harin da Aka Kai Makarantar Ƴanmata a Iran

      February 28, 2026

      Iran Ta Sha Alwashin Kare Kanta Daga Hare-haren Amurka da Isra’ila

      February 28, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya
    Addini

    Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanFebruary 16, 2026No Comments2 Mins Read

    Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta jihar Bauchi State ta roƙi Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudi Arabia da ta ƙara yawan guraben Hajjin da aka ware wa jihar domin aikin Hajjin shekarar 2026, sakamakon ƙaruwa da aka samu na masu sha’awar zuwa aikin ibadar.

    Daraktan wayar da kai na hukumar, Malam Hashimu Sadiq, ya bayyana cewa guraben 2,600 da aka bai wa jihar a yanzu ba za su wadatar ba, ganin yadda mutane da dama suka nuna niyyar zuwa Hajjin bana. Ya ce a shekarar 2025, jihar ta yi amfani da dukkan guraben 2,516 da aka ba ta, abin da ke nuna yadda al’ummar jihar ke da ƙwazo wajen sauke wannan rukuni na Musulunci.

    Ya kuma bayyana cewa hukumar ta riga ta kammala manyan shirye-shirye na jin daɗin alhazai, ciki har da samar da wuraren kwana guda biyar kusa da Harami domin sauƙaƙa musu ibada da kuma kula da lafiyarsu. Haka kuma, ana ci gaba da aikin biza, inda ya rage allurar rigakafi kafin a kammala sauran shirye-shiryen tafiya.

    Rahotanni sun ce ana sa ran gudanar da aikin Hajjin 2026 tsakanin watan Mayu da Yuni, yayin da hukumomin Saudiyya suka sanya ranar 20 ga Maris, 2026 a matsayin ranar ƙarshe ta kammala ba da bizar alhazai. Malam Sadiq ya bukaci masu shirin zuwa Hajji su kwantar da hankalinsu, yana mai tabbatar musu da cewa hukumar za ta tabbatar da jin daɗinsu da tsaronsu a ƙasa mai tsarki.

    Saudi Arabia
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Tarayya Ta Shigar da El-Rufai Ƙara Kan Zargin Satar Bayanai Daga Wayar NSA
    Next Article Jam’iyyar APC Ta Karɓi Gwamnan Kano a Hukumance
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

    March 1, 2026
    Featured

    Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

    March 1, 2026
    Featured

    Iran Ta Ayyana Zaman Makoki na Kwanaki 40 Bayan Mutuwar Jagora Ayatoullah Khamenei 

    March 1, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.