Gwamnatin Kano ta yi kira ga kafafen yada labaran yanar gizo da su rika taka-tsantsan wajen wallafa duk wani rahoto,…
Browsing: Labarai
Tsohon Antoni-Janaran Najeriya, Abubakar Malami (SAN), ya bayyana cewa EFCC ta ci gaba da tsare shi ne saboda soke belin…
Najeriya ta ƙulla sabon yarjejeniyar ƙawancen tsaro da Saudiyya domin ƙarfafa haɗin gwiwar soja da musayar bayanan tsaro. Masana harkokin…
Mabiya mazhabar Shi’a a Najeriya sun sake tunawa da cikar shekaru goma da kisan gillar da aka yi musu a…
Hukumar EFCC ta tabbatar da tsare tsohon Ministan Ƙwadago kuma tsohon Gwamnan Anambra, Chris Ngige, bayan yaɗuwar jita-jitar cewa an…
Fitaccen marubucin nan Farfesa Wole Soyinka ya bayyana rashin jin daɗinsa game da yadda ake amfani da jami’an tsaro wajen…
Gwamnatin Jihar Enugu ta bayyana shirinta na dakatar da zirga-zirgar keke NAPEP, kananan bas-bas da “yellow bus” daga manyan hanyoyi…
Sojojin Rundunar shiyya ta 8 ta Nigerian Army da ke Sokoto sun samu babban nasarar kashe fitaccen ƙasurgumin ɗan fashi…
Kungiyar ECOWAS ta ayyana dokar ta-baci a dukkan kasashen Yammacin Afirka domin dakile barazanar juyin mulki da ke kara yawan…
Kamfanin sadarwa na Glo ya nemi afuwar kwastomominsa bayan rugujewar sabis na intanet da ta faru tun da safiyar Talata,…
