Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴan Boko Haram Sun Kai Hari Sansanin Sojoji a Borno
    Featured

    Ƴan Boko Haram Sun Kai Hari Sansanin Sojoji a Borno

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 11, 2025No Comments2 Mins Read

    Wasu mayakan Boko Haram sun kai mummunan hari kan sansanin sojoji a Ngamdu, kusa da hanyar Damaturu–Maiduguri, a Karamar Hukumar Kaga ta Jihar Borno da safiyar Juma’a 10 ga Oktoba. Rahotanni sun nuna cewa harin ya auku ne da misalin ƙarfe 2:30 na dare, inda sojoji hudu suka rasa rayukansu, yayin da biyar suka samu munanan raunuka. Kakakin rundunar Operation Hadin Kai, Laftanar Kanar Uba Sani, ya tabbatar da faruwar lamarin a wata sanarwa.

    Ya bayyana cewa sojojin Operation Hadin Kai sun yi nasarar fatattakar ‘yan ta’addan bayan wani gagarumin hari da suka kai, inda su ka yi amfani da makaman zamani kamar Rocket Propelled Grenades (RPGs), jiragen leƙen asiri masu ɗauke da bama-bamai, da kuma bama-baman da ake kunnawa ta na’ura (IEDs). Duk da ƙarfi da dabarun da mayakan suka yi amfani da su, sojoji sun tsaya tsayin daka suka mayar da martani da ƙarfin makami, inda suka yi wa ‘yan ta’addan mummunan rauni. Sai dai harin ya janyo asarar rayukan sojoji hudu da raunuka ga wasu biyar, tare da lalata wasu manyan motocin yaki.

    Kanar Sani ya bayyana cewa ‘yan ta’addan sun shuka bama-bamai a kan hanyar Ngamdu–Damaturu domin hana isowar ƙarin dakarun taimako, lamarin da ya tilasta rufe hanyar na ɗan lokaci. Sai dai injiniyoyi na rundunar sojin sun gaggauta cire bama-baman guda uku, kuma an buɗe hanyar domin ci gaba da zirga-zirgar sojoji da fararen hula. Ya kara da cewa an sake samar wa dakarun kayan aiki da harsasai domin ci gaba da aikin tsaro a yankin.

    Sanarwar ta kuma bayyana cewa bayanai daga leƙen asiri sun tabbatar da cewa ‘yan ta’addan sun yi babban rashi, inda aka gano sun binne gawarwakin kusan mutane 15 a yankin Bula Wura kusa da Wasaram. A gefe guda, direbobin motoci sun tabbatar da cewa an samu cunkoso a hanya bayan harin, sakamakon binciken sojoji. Muktar Yahaya, jami’in Borno Express, ya ce motocinsu da dama sun makale saboda tsauraran matakan tsaro da aka ɗauka a yankin bayan harin.

    Borno
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMajalisar Dokokin Jihar Benue Ta Amincewa Gwamnan Jihar Ya Ciyo Bashin Naira Biliyan 100
    Next Article Tinubu Bai Damu Da Halin Da Ƴan Najeriya Su Ke Ciki Ba – Dino Melaye
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.