Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ƴanbindiga Sun Yi Garkuwa Da Mata Da Yara a Wani Sabon Hari a Kwara
    Featured

    Ƴanbindiga Sun Yi Garkuwa Da Mata Da Yara a Wani Sabon Hari a Kwara

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 25, 2025Updated:November 25, 2025No Comments2 Mins Read

    An sake samun tashin hankali a ranar Litinin da yamma, 25 ga Nuwamba 2025, misalin ƙarfe 6:00 na yamma, a Isapa da ke cikin Karamar Hukumar Ekiti a jihar Kwara, inda rahotanni suka tabbatar da cewa akalla mutane 11 sun yi batan dabo bayan wasu ’yan bindiga kimanin 20 zuwa 30 suka kutsa cikin yankin suna harbin iska tare da tursasa mazauna yankin yin gudun ceton rai. Wannan na zuwa kasa da mako guda bayan sace mutane 38 a cocin Christ Apostolic Church da ke Eruku.

    Bayanan da suka fito daga cikin al’umma sun nuna cewa cikin waɗanda aka yi garkuwa da su akwai mata masu juna biyu, jarirai, iyaye masu shayarwa da yara kanana, tare da alkaluma da suka ce mutane bakwai daga cikin iyali guda ɗaya ne aka yi awon gaba da su. Al’umma sun bayyana tsananin fargaba da firgici yayinda gumaka da ramukan harsashi suka bayyana a jikin bangon gidaje, tagogi da ƙofofi, abin da ya tabbatar da tsananin harbin bindiga a yankin.

    Wani majiɓincin tsaron yankin ya tabbatar da faruwar lamarin tare da bayyana cewa jami’an tsaro sun fara sintirin daji tsakanin Isapa, Eruku da wasu ƙauyuka domin gano sahihin adadin mutanen da aka sace da kuma ƙoƙarin ceto su. Sai dai har yanzu babu cikakken jawabi daga rundunar ’yan sandan jihar ko gwamnatin Kwara dangane da lamarin, wanda ya sake tayar da tarzoma da tsoro a tsakanin mazauna yankin.

    Wannan harin ya kara jefa Isapa da makwabtanta cikin zaman dar-dar, inda wasu wuraren ibada suka rage ayyukan yamma, sannan tsaro na sa kai ya karu a cikin dare. Harin ya zama na uku cikin wata guda a yankin Ekiti LGA, bayan sace mutane 18 a makonni uku da suka gabata da kuma sace masu ibada 38 a Eruku a makon da ya gabata.

    Kwara
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleJanye Ƴansanda Daga Jikin Manyan Mutane Ba Zai Kawo Ƙarshen Matsalar Tsaro Ba – ADC
    Next Article ASUU Na Duba Yiwuwar Sake Tsunduma Yajin Aiki
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.