Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamna Mbah Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC
    Featured

    Gwamna Mbah Ya Fice Daga Jam’iyyar PDP Zuwa APC

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnan Jihar Enugu, Peter Mbah, ya bayyana ficewarsa daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC a wani taron manema labarai da aka gudanar a Enugu, babban birnin jihar. Mbah ya ce matakin ya biyo bayan dogon nazari ne da nufin hada kai da gwamnatin tarayya domin ci gaban jihar da yankin Kudu maso Gabas baki ɗaya.

    Gwamnan, wanda ya samu rakiyar tsohon gwamnan jihar, Ifeanyi Ugwuanyi, da ‘yan majalisar jiha da na tarayya, ya bayyana cewa ya yanke wannan shawara ne saboda ya ga a jam’iyyar APC akwai damar yin hadin gwiwa da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen aiwatar da sauye-sauyen da za su kawo ci gaba mai ɗorewa. Ya ce, “Tabbas Shugaba Tinubu abokin tafiya ne, wanda ke da hangen nesa da ƙarfin guiwa wajen yanke matakai masu wahala don inganta gobe.”

    Mbah ya bayyana cewa wannan sauyin ba na mutum ɗaya ba ne, illa matakin hadin gwiwa daga shugabannin siyasa a jihar, ciki har da mambobin majalisar tarayya da jiha, shugabannin kananan hukumomi, da masu rike da mukaman siyasa, sama da kashi 80 cikin 100 na shugabannin jam’iyya a jihar. Ya ce matakin zai bai wa mutanen Enugu da Kudu maso Gabas muryar da za a fi saurara a Abuja.

    Yayin da yake gode wa PDP bisa goyon baya tun daga lokacin zabe, Mbah ya bayyana cewa duk da irin biyayyar yankin Kudu maso Gabas ga jam’iyyar, sau da dama muryar yankin ba ta samun isasshen kulawa. Ya ce yana da kwarin gwiwa cewa wannan sabon mataki zai bude sabon babi na ci gaba da cigiyar hadin kai tsakanin Enugu da gwamnatin tarayya.

    PDP
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleAn Kama Ƴan Najeriya Da Laifin Safarar Miyagun Ƙwayoyi a Libya
    Next Article Ministan Kuɗi Wale Edun Ya Tafi Birtaniya Don Neman Lafiya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202542 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.