Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

      March 2, 2026

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sau 22 Ana Yunƙurin Haifar Da Matsala a Matatar Mai Ta Ɗangote – Edwin
    Featured

    Sau 22 Ana Yunƙurin Haifar Da Matsala a Matatar Mai Ta Ɗangote – Edwin

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 18, 2025No Comments2 Mins Read

    Mataimakin Shugaban Sashen Mai da Iskar Gas na Kamfanin Dangote, Devakumar Edwin, ya bayyana cewa sau 22 aka yi ƙoƙarin lalata masana’antar man Dangote, wanda hakan ya sa kamfanin ya gudanar da sauye-sauyen cikin gida da suka haifar da sallamar ma’aikata da dama. Ya bayyana haka ne yayin taron manema labarai a Lagos, inda ya ƙaryata rade-radin cewa matakin ya samo asali ne daga matsin lambar ƙungiyar ma’aikata ta PENGASSAN. Edwin ya ce dukkan yunkurin haifqr da tarnaƙi an rubuta su tare da bayanan lokaci da sassan da aka yi ƙoƙarin haddasa gobara, amma tsarin tsaron masana’antar ya hana barnar kai ruwa rana.

    Edwin ya jaddada cewa manufar sauye-sauyen ita ce kare amincin da dorewar masana’antar, ba wai amsa wa matsin lambar ƙungiyoyin kwadago ba. Ya bayyana cewa kasancewar masana’antar ta zamani ce mai tsauraran matakan tsaro, duk wani yunkurin tayar da gobara ana dakatar da shi nan take. Wannan na zuwa ne bayan koke-koken ƙungiyoyin kwadago game da sallamar ma’aikata sama da 800 a kamfanin.

    A nasa bangaren, Sarkin Ibedaowei na Ekpetiama kuma shugaban majalisar sarakunan gargajiya ta jihar Bayelsa, Bubaraye Dakolo, ya bayyana goyon bayansa ga masana’antar Dangote, yana cewa ta kawo sauyi mai muhimmanci ga harkar mai a Najeriya. Ya ce ganin ana tace man Najeriya a cikin ƙasa ya nuna ana gyara kura-kuran shekaru da dama na dogaro da shigo da mai daga waje. Ya bukaci gwamnati da masu ruwa da tsaki su haɗa kai don tabbatar da cikakken ‘yancin Najeriya wajen samar da man fetur.

    Dakolo ya kuma zargi ƙungiyoyin ma’aikata da kasancewa cikin “kabal” da ke hana ci gaba a fannin mai. Ya tunatar da yadda PENGASSAN ta yi yajin aiki a 2007 bayan sayar da kaso 51% na matatun Port Harcourt da Kaduna ga kamfanin Bluestar Oil na Aliko Dangote, wanda hakan ya sa gwamnatin Yar’Adua ta soke yarjejeniyar — lamarin da ya haifar da shekaru 18 na durkushewar matatun Najeriya da asarar biliyoyin daloli. Ya yi kira da kada a sake maimaita irin wannan kuskure, yana mai cewa masana’antar Dangote ba ta da wata takura ga kasuwa, domin gwamnati ta riga ta bayar da lasisin gina matatun mai guda 30, amma wasu masu ruwa da tsaki sun fi son riba ta gaggawa daga shigo da mai fiye da saka hannun jari na dogon lokaci.

    Matatar Mai Ta Ɗangote
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleWike Ya Musanta Batun Tsayawa Takara a Zaben 2027
    Next Article Kotu Ta Bayar Da Damar Gudanar Da Zanga-zangar Sako Nnamdi Kanu
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Mutane 4 Sun Mutu a Turmutsutsun Karɓar Sadaka a Katsina

    March 2, 2026
    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.