Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

      March 2, 2026

      Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

      March 2, 2026

      Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

      March 2, 2026

      Iran Ta Naɗa Ayatollah Arafi A Matsayin Jagoran Addini Na Riƙo

      March 1, 2026

      Majalisar Dattawa Ta Sha Alwashin Amincewa da Dokar Kafa ‘Yan Sandan Jihohi Kafin Ƙarshen 2026

      March 1, 2026
    • Siyasa

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026

      Kotu Ta Umarci INEC Ta Yi Wa Jam’iyyar NDP Rajista

      February 19, 2026

      Gwamnan Zamfara Ya Zargi Gwamnatin Tarayya da Nuna Masa Wariya Saboda Bambancin Jam’iyya

      February 18, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Zargin Biyan kudin Fansa : Gwamnatin Kaduna Ta Buƙaci El-Rufai Ya Janye Kalamansa Ko Ta Makashi a Gaban Kotu
    Featured

    Zargin Biyan kudin Fansa : Gwamnatin Kaduna Ta Buƙaci El-Rufai Ya Janye Kalamansa Ko Ta Makashi a Gaban Kotu

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 24, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnatin Jihar Kaduna ta ba tsohon gwamna Malam Nasir El-Rufai wa’adin mako ɗaya ya gabatar da hujjojin da ke nuna gwamnatin Gwamna Uba Sani ta biya ‘yan bindiga kuɗi har N1bn, kamar yadda ya yi ikirari a tattaunawarsa da Channels TV. Gwamnatin ta bayyana zargin a matsayin ƙarya, maras tushe kuma cike da siyasantar da batun tsaro.

    A wata sanarwa da Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida, Sule Shu’aibu (SAN), ya fitar a ranar Lahadi, gwamnati ta zargi El-Rufai da “yin amfani da batun tsaro wajen neman abin faɗa a siyasa,” tana mai cewa gwamnatin Sani ba ta taɓa biyan ‘yan ta’adda ko sisin kwabo ba. Gwamnatin ta ce an jima ofishin Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro ya karyata irin wannan zargi tun farko.

    Wasu ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa da ke yankin Birnin-Gwari sun maida martani, suna bayyana maganganun El-Rufai a matsayin masu ruɗar da jama’a. Gwamnatin ta yi nuni da cewa a maimakon faɗaɗa rikice-rikice, Gwamna Sani ya mayar da hankali wajen dawo da zaman lafiya, buɗe makarantu, kasuwanni da gonaki, tare da karfafa haɗin kai da shugabannin al’umma.

    Sanarwar ta kalubalanci El-Rufai ya gabatar da duk wata shaidar da yake da ita—ko takardun banki, ko muhimman bayanan gwamnati—kafin wa’adin ya cika. Gwamnatin ta ce ba za ta bari siyasa ta karkatar da kokarin tabbatar da tsaro da gaskiya ba, tana mai jaddada cewa “Jihar Kaduna na yin hulɗa da al’umma, ba da ‘yan bindiga ba.”

    El - Rufai
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleZakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  
    Next Article Tinubu Ya Bada Umarnin Janye Ƴansanda Daga Gadin Manyan Mutane a Najeriya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Za Mu Bayar da Tabbacin Sahihin Zaɓe a 2027 Ba – Amupitan

    March 2, 2026
    Featured

    Jirage Marasa Matuƙa Sun Kai Hari Matatar Man Saudiyya

    March 2, 2026
    Featured

    Najeriya Ta Buƙaci a Kawo Karshen Rikicin Gabas ta Tsakiya

    March 2, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.