Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026

      Guguwa Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Huɗu a Sakkwato

      July 21, 2026

      Mamakon Ruwan Sama Ya Lalata Gidaje Da Gonaki a Filato

      July 20, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Tinubu Ya Bada Umarnin Janye Ƴansanda Daga Gadin Manyan Mutane a Najeriya
    Featured

    Tinubu Ya Bada Umarnin Janye Ƴansanda Daga Gadin Manyan Mutane a Najeriya

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 24, 2025No Comments3 Mins Read

     A wani mataki na gaggawa domin shawo kan matsalar garkuwa da mutane da ke ƙara kamari, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci a janye kusan ’yan sanda 100,000 daga jikin manyan mutane (VIPs) domin maida su aikin tsaro na jama’a da ya haɗa da yaƙi da ’yan ta’adda.

    A ganawar tsaro da aka gudanar a Abuja ranar Lahadi tare da Shugabannin Rundunonin Tsaro da Daraktan DSS, Tinubu ya bayar da umarnin cewa daga yanzu NSCDC za ta riƙe tsaron VIPs, yayin da ’yan sanda za su koma filin aiki kai tsaye don ƙara cike gibi a yankuna da dama da ke fama da ƙarancin jami’an tsaro. Rahotanni sun nuna cewa Najeriya na da ’yan sanda 371,800 kacal, kuma rabinsu suna bauta wa VIPs maimakon al’umma.

    A cewar mai ba Shugaban Kasa shawara kan labarai, Bayo Onanuga, gwamnati ta kuma amince da daukar sabbin ’yan sanda 30,000 tare da hadin gwiwar jihohi domin inganta cibiyoyin horaswa. Wannan na zuwa ne bayan fargabar da ta taso kan yadda sojoji suka janye daga makarantar St. Mary a Papiri kafin a yi garkuwa da ɗalibai fiye da 300. Rundunar Soji ta ce tana bincike kan dalilin janyewar.

    A halin da ake ciki, rundunar Operation Fansan Yamma ta umurci sojoji da su matsa lamba domin ceto ɗalibai, inda kwamandojin rundunar suka kai ziyara Papiri tare da tabbatar wa al’umma cewa “’yan bindiga ba za su samu mafaka ba.” Al’ummar yankin sun ce zuwan manyan hafsoshin ya saka musu kwarin gwiwa.

    A bangaren siyasa, jam’iyyar APC ta yi zargin cewa tashin hankulan Arewa “na da kamannin shiri na wasu ɓarayi” domin tada hankalin kasa kafin 2027. Wasu jiga-jigan jam’iyyar sun bukaci gwamnati ta bankado masu kutse a cikin tsarin tsaro. A gefe guda kuma, Vatican ta yi kira ga sakin daliban da aka sace, yayin da gwamnoni da dama suka rufe makarantu domin takaita barna — lamarin da masana tsaro suka ce na iya ƙara karfafa masu laifi.

    A ranar Lahadi, kusan dalibai 50 daga cikin wadanda aka sace a Papiri sun tsere sun koma gidajensu, amma har yanzu 253 suna hannun ’yan ta’adda tare da ma’aikata 12. Haka kuma, a Kwara, dukkan worshippers 38 da aka sace daga cocin CAC Eruku sun samu ‘yanci bayan wani gagarumin aikin hadin gwiwa da ya samu kulawar Tinubu kai tsaye. gwamnoni da hukumomin tsaro na ƙara haɗa kai domin kare makarantu da al’ummomi yayin da hare-haren ’yan bindiga ke ƙaruwa.

    Ƴansanda
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleZargin Biyan kudin Fansa : Gwamnatin Kaduna Ta Buƙaci El-Rufai Ya Janye Kalamansa Ko Ta Makashi a Gaban Kotu
    Next Article Jam’iyyar PDP Ta Buƙaci Tinubu Ya Sauka Daga Mulki Matuƙar Bazai Iya Kare Rayukan Ƴan Najeriya Ba
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Featured

    Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

    July 21, 2026
    Featured

    An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025150 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.