Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

      March 4, 2026

      Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

      March 4, 2026

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026
    • Siyasa

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Sha Alwashin Kawo Ƙarshen Ƙungiyoyin Ta’addanci
    Featured

    Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Sha Alwashin Kawo Ƙarshen Ƙungiyoyin Ta’addanci

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 30, 2025No Comments2 Mins Read

    Sabbin hafsoshin tsaron Najeriya sun sha alwashin sake fasalin tsarin tsaro ta hanyar ƙarfafa haɗin gwiwa da ƙasashen waje, ƙera makamai a cikin gida, da inganta walwalar sojoji domin kawo ƙarshen ta’addanci da rashin tsaro a ƙasar. Wannan alkawari ne suka bayar yayin da Majalisar Dattawa da ta Wakilai ke tantance su a zaman da aka gudanar a ranar Laraba a Abuja.

    Babban hafsan tsaro, Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya bayyana cewa lokaci ya yi da Najeriya za ta daina dogaro da kasashen waje wajen siyan kayan yaki. Ya ce zai mayar da hankali kan ƙirƙirar masana’antun tsaro na cikin gida, tare da tabbatar da kyakkyawar rayuwar jami’an tsaro da iyalansu.

    Shugaban rundunar sojin ƙasa, Manjo Janar Waidi Shuaibu, ya yi alkawarin sabunta dabarun yaki da ƙarfafa horar da dakaru, inda ya tuna yadda ya jagoranci ceto wasu daga cikin ‘yan matan Chibok a baya. Haka nan, shugaban rundunar ruwa Rear Admiral Idi Abas ya bayyana cewa za su yi amfani da fasahar zamani da jiragen sintiri (drones) wajen yaki da fashi da makami, satar mai da kuma garkuwa da mutane a teku.

    A nasa bangaren, shugaban rundunar sama, Air Vice Marshal Kennedy Aneke, ya ce zai yi aiki da jajircewa da kirkira don tabbatar da tsaron sama. Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce tantancewar ta tabbatar da cewa kawai ƙwararru da masu kishin ƙasa ne za su jagoranci rundunonin tsaro. Ana sa ran shugaban ƙasa Bola Tinubu zai karrama sabbin hafsoshin a fadar shugaban ƙasa, bayan amincewar majalisun biyu da nadin nasu.

    Najeriya
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleTinubu Ya Janye Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda
    Next Article Tinubu Ya Amince Da Ƙarin Kashi 15% Akan Harajin Fetur Da Gas Din Da Aka shigo Da Shi Najeriya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

    March 4, 2026
    Featured

    Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

    March 4, 2026
    Featured

    ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

    March 4, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.