Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026

      Guguwa Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Huɗu a Sakkwato

      July 21, 2026

      Mamakon Ruwan Sama Ya Lalata Gidaje Da Gonaki a Filato

      July 20, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Cutar Zazzaɓin Lassa Ta Yi Ajalin Mutane 177 a Cikin Watanni 10 – NCDC
    Featured

    Cutar Zazzaɓin Lassa Ta Yi Ajalin Mutane 177 a Cikin Watanni 10 – NCDC

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 21, 2025No Comments2 Mins Read

    21 ga Nuwamba 2025

    Najeriya ta sake fuskantar tashin hankali a fannin lafiya, inda Hukumar NCDC ta bayyana cewa mutane 177 sun riga mu gidan gaskiya sakamakon cutar Lassa daga watan Janairu zuwa farkon Nuwamba 2025. Rahoton mako na 44 ya nuna cewa an tabbatar da sabbin kamuwa 966 a jihohi 21 da kananan hukumomi 102, lamarin da ya daga yawan mace-mace zuwa kashi 18.3 cikin ɗari — wanda ya fi na bara.

    Rahoton ya nuna cewa sabbin kamuwa sun karu daga 11 a mako na 43 zuwa 12 a mako na 44, inda aka fi samun bullar cutar a Ondo, Edo da Benue. Jihohin da suka fi fuskantar kamuwa sun hada da Ondo da kashi 36%, Bauchi 21%, Edo 17% da Taraba 13%. Nau’in wadanda cutar ta fi shafa ya kasance masu shekaru 21–30, yayin da mafi ƙarancin shekaru da aka samu ya kasance shekara 1, mafi yawa kuma 96.

    NCDC ta ce babu wani sabon ma’aikacin lafiya da ya kamu a wannan mako, kuma kungiyar yaki da cutar Lassa mai kunshe da bangarori da dama na cigaba da jagorantar aikin dakile barkewar cutar a matakai daban-daban. Duk da cewa kamuwa ta ragu idan aka kwatanta da shekarar 2024, alkaluman mutuwa da ci gaba da yaduwar cutar na nuna kalubale a tsarin kare lafiya.

    Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta bayyana cewa cutar Lassa na yaduwa ne ta hanyar abinci ko kayan gida da berayen Mastomys suka gurɓata. Kasashe da dama a yammacin Afirka na fama da wannan cuta, lamarin da ke nuna bukatar karin matakan gaggawa da wayar da kai domin kare al’umma daga daya daga cikin cututtuka mafi hatsari a nahiyar.

    NCDC
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamna Bala Muhammad Ya Dakatar da Manyan Jami’an Gwamnati Guda Huɗu
    Next Article NDLEA Ta Cafke Mutane 230, Tare Da Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi a Kano
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Featured

    Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

    July 21, 2026
    Featured

    An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025150 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.