Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Tinubu Ya Sha Alwashin Murƙushe Ta’addanci a Najeriya

      November 6, 2025

      Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura Ta Ƙasa Ta Kama Direbobi 27,000 a Abuja

      November 6, 2025

      Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

      November 6, 2025

      Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

      November 6, 2025

      Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

      November 6, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnan Yobe Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan 7.9 Ga Tsofaffin Ma’aikatan Jihar
    Featured

    Gwamnan Yobe Ya Amince Da Biyan Naira Biliyan 7.9 Ga Tsofaffin Ma’aikatan Jihar

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 16, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya amince da sakin kudaden da suka kai Naira biliyan 7.9 domin biyan bashin kudaden ritaya (gratuity) na shekaru biyar ga tsoffin ma’aikatan gwamnati na jiha da kananan hukumomi. Sanarwar hakan ta fito ne daga Mamman Mohammed, Darakta Janar na Sashen Yada Labarai da Harkokin Jama’a na Gwamnan, a ranar Alhamis 16 ga Oktoba a Abuja.

    Daga cikin adadin, Naira biliyan 5.8 za a bai wa Ma’aikatar Kudi ta jiha domin biyan tsoffin ma’aikatan gwamnati, yayin da Naira biliyan 2.1 kuma aka ware wa Ma’aikatar Kananan Hukumomi da Harkokin Sarautu domin biyan tsoffin ma’aikatan kananan hukumomi daga Janairu 2020 zuwa Mayu 2025. Gwamna Buni ya kuma umarci a saka tsarin biyan kudaden ritaya cikin jadawalin kudi na wata-wata domin gujewa taruwar bashi a gaba.

    Wannan mataki, a cewar gwamnati, zai kawo sauƙi ga tsoffin ma’aikata da suka jima suna jiran hakkokinsu, tare da dawo da mutuncin ma’aikata bayan ritaya. Haka kuma, ya nuna jajircewar gwamnatin jihar wajen kula da walwalar ma’aikata da tabbatar da daidaiton lamuran kudi.

    Kwamishinonin Kudi da na Kananan Hukumomi sun bayyana wannan mataki a matsayin gagarumin ci gaba na tattalin arziki da zamantakewa, wanda zai tabbatar da gaskiya da ingantaccen tsarin biyan hakkokin masu ritaya cikin lokaci kamar yadda gwamnati ta tsara.

    Gwamnan Yobe
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous Article‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Miyagun Kwayoyi 105 a Jihar Jigawa
    Next Article Gwamnatin Kebbi Ta Ware Naira Biliyan 4 Domin Gyaran Manyan Asibitoci a Jihar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Tinubu Ya Sha Alwashin Murƙushe Ta’addanci a Najeriya

    November 6, 2025
    Featured

    Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura Ta Ƙasa Ta Kama Direbobi 27,000 a Abuja

    November 6, 2025
    Featured

    Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

    November 6, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202533 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.