Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Mahara Sun Sace Fiye Da Mutum 50 a Mahaifar Mataimakin Gwamnan Sakkwato

      July 23, 2026

      Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur Da Naira, Ta Ƙara 140 Kan Kowace Lita 

      July 23, 2026

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Mahara Sun Sace Fiye Da Mutum 50 a Mahaifar Mataimakin Gwamnan Sakkwato
    Featured

    Mahara Sun Sace Fiye Da Mutum 50 a Mahaifar Mataimakin Gwamnan Sakkwato

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanJuly 23, 2026No Comments1 Min Read

    ‘Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Garin Idi da ke Ƙaramar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sakkwato, inda suka yi garkuwa da mutum sama da 50. Ƙauyen shi ne mahaifar Mataimakin Gwamnan Jihar Sakkwato, Alhaji Idris Muhammad Gobir.

    Mazauna garin sun ce maharan sun shiga ƙauyen da daddare, suka rabu gida biyu, inda wani rukuni ya sace kusan mata 30, yayin da ɗayan ya yi garkuwa da almajirai sama da 20 daga wata makarantar allo.

    A cewar mazauna ƙauyen, bayan tattaunawa da shugabannin al’umma, maharan sun buƙaci a biya Naira miliyan ɗaya domin a saki matan da kuma Naira 600,000 domin sauran mutanen da suka kama. Bayan an biya Naira 600,000, sun saki almajiran amma suka ci gaba da riƙe matan.

    Maharan sun sake dawowa washegari, inda suka tilasta wa ƙauyen biyan Naira 300,000 a matsayin haraji tare da barazanar sake yin garkuwa da mutane idan ba a biya ba. Sai dai kakakin ‘yan sandan Jihar Sakkwato, DSP Ahmad Rufa’i, ya ce ba su da cikakken bayani kan harin domin ba a kai musu rahotonsa ba.

    Sakkwato
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur Da Naira, Ta Ƙara 140 Kan Kowace Lita 
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Matatar Dangote Ta Dawo Sayar Da Fetur Da Naira, Ta Ƙara 140 Kan Kowace Lita 

    July 23, 2026
    Featured

    Kano Online Media Chapel Honours Gov. Abba Yusuf for Outstanding Support to Journalism

    July 23, 2026
    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025153 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.