Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Matuƙar Atiku Ya Goyawa Obi Baya Tabbas Za Su Kayar Da Tinubu a 2027 – LP
    Featured

    Matuƙar Atiku Ya Goyawa Obi Baya Tabbas Za Su Kayar Da Tinubu a 2027 – LP

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 21, 2025No Comments2 Mins Read

    Jam’iyyar Labour Party (LP) ta sake hura wutar rikici kan haɗin gwiwar ‘yan adawa kafin babban zaɓen 2027, inda ɓangaren jam’iyyar da ke goyon bayan Peter Obi da Gwamnan Abia, Alex Otti, ya bayyana cewa haɗin kai ne kaɗai zai iya kawar da Shugaba Bola Tinubu daga mulki. Kakakin wucin gadin jam’iyyar, Prince Tony Akeni, ya roƙi tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, da ya ajiye burin takara ya mara wa Obi baya idan da gaske yana son ceto Najeriya daga halin da take ciki.

    Akeni ya bayyana cewa idan Atiku ya nuna ƙauna ga ƙasar ta hanyar goyon bayan Obi, za a iya samun nasara cikin sauƙi a 2027, yana mai cewa Tinubu “shine shugaban ƙasa mafi sauƙin dokewa a duniya” muddin ‘yan adawa suka haɗa kai. Ya yi gargadin cewa rashin haɗin kai tsakanin manyan ‘yan adawa ne ke ba jam’iyyar APC damar ci gaba da lashe zaɓe.

    Ya kuma soki gwamnatin Tinubu da cewa gwamnati ce mai cika da son kai da yawan sauya sheka, yana mai cewa hakan zai iya haifar da rikici a cikin jam’iyyar mai mulki. A cewarsa, “Tinubu yana ɗauke da abin da zai rushe masa jam’iyya saboda yawan ‘yan siyasar da ke neman matsayi ga cikin kwadayin da ya yi yawa.” Akeni ya yabawa Obi, yana kwatanta shi da tsohon Firayim Ministan Singapore, Lee Kuan Yew, saboda jagoranci cikin hangen nesa da gaskiya.

    Sai dai Atiku ya musanta batun janye wa Obi, yana mai cewa ya fi dacewa a samar da haɗin gwiwar jam’iyyun adawa da za su tantance jagora ta hanyar tattaunawa, ba ta hanyar sadaukar da kai ba. A gefe guda kuma, Mataimakin Shugaban Jam’iyyar LP, Ayo Olorunfemi, ya ce babu wani hatsarin rushewar dimokuraɗiyya ko kafa jam’iyya ɗaya, yana mai cewa ‘yan Najeriya ne suka zabi halin da suke ciki tun daga 2015. Jam’iyyar LP dai har yanzu tana fama da rikicin cikin gida tsakanin ɓangaren Julius Abure da na Obi-Otti yayin da take shirin fafatawa a zaben 2027.

    ADC Atiku Abubakar Labour Party Peter Obi
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleBazan Damu Ba Don Atiku Ya Samu Tikitin Takara a ADC — Obi
    Next Article Za Mu Tsunduma Yajin Aiki Matuƙar Gwamnati Bata Kawo Ƙarshen Matsalolin Malaman Jami’a Ba – Ƙungiyar Ƙwadago
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.