Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Port Harcourt : Kwastam Ta Tara Naira Biliyan 247 a Cikin Watanni 10
    Featured

    Port Harcourt : Kwastam Ta Tara Naira Biliyan 247 a Cikin Watanni 10

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 9, 2025No Comments2 Mins Read

     

    Hukumar Kwastam ta Najeriya, Port Harcourt Area I Command, ta samu karin kudaden shiga da ba a taba samu ba, inda ta tara N33.75bn a watan Oktoba 2025 kacal. Wannan adadi ya ninka sau uku fiye da N9.07bn da aka tara a watan Oktoba 2024. Daga watan Janairu zuwa Oktoba 2025, hukumar ta tara jimillar N247.46bn, wanda ya zarce kudin da aka tara a irin wannan lokaci na shekarar da ta gabata.

     

    Kwamptrolla Salamat Aliyu Atuluku, shugabar hukumar, ta bayyana cewa sun riga sun wuce burin shekara na tara N216bn, domin sun yi sama da shi da N31bn tun kafin shekarar ta kare. Ta ce wannan cigaba ya faru ne saboda tsarin aiki mai tsari, sabbin dabarun kididdiga, da kuma himma da kiyayi na jami’an hukumar wajen aiwatar da aikinsu ba tare da sakaci ba.

     

    Hukumar ta ce amfani da tsarin dijital ɗin B’odogwu ya taimaka matuka wajen duba bayanai kai tsaye, gano matsaloli cikin gaggawa, da kuma tabbatar da gaskiya da sahihancin biyan haraji daga masu shigo da kaya. Haka kuma hadin kai da sauran hukumomin tsaro da kamfanonin tashar jiragen ruwa ya rage sabani da jinkiri a lokacin sakin kaya.

     

    Kwastam ta kara da cewa za ta ci gaba da sa ido wajen dakile fasa-kwauri da magudin kasuwanci, tare da tabbatar da cewa kasuwanci na halal yana tafiya cikin sauki. Atuluku ta yi godiya ga babbar hukumar kwastam da dukkan mabambantan masu ruwa da tsaki, tana mai cewa wannan ci gaban zai kara taimakawa gwamnatin tarayya wajen gina hanyoyi, kiwon lafiya, ilimi da sauran manyan ayyukan raya kasa.

     

     

    Port Harcourt
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleƳan Bindiga Sun Kashe Mutane Biyar Sun Sace Mata Tara a Sokoto
    Next Article Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.