Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Tinubu Ya Sha Alwashin Murƙushe Ta’addanci a Najeriya

      November 6, 2025

      Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura Ta Ƙasa Ta Kama Direbobi 27,000 a Abuja

      November 6, 2025

      Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

      November 6, 2025

      Matuƙar Ba’a Yi Yadda Aka Yi a Afghanistan Ba Baza’a Kawo Ƙarshen Ta’addanci a Najeriya Ba – Amurka

      November 6, 2025

      Shekarau @ 70: Damuwa Bata Taɓa Hanani Bacci Ba – Shekarau

      November 6, 2025
    • Siyasa

      Gombe Na Amfana Da Cire Tallafin Man Fetur – Inuwa Yahya

      November 4, 2025

      Sabon Rikici Na Shirin Kunno Kai Tsakanin Sanata Natasha Da Akpabio

      November 4, 2025

      Har Yanzu Bamu Janye Dakatarwar Shekaru 30 Da Mu Ka Yi Wa El-Rufai Ba – SDP

      November 2, 2025

      Gwamnan Taraba Zai Koma Jam’iyyar APC

      October 29, 2025

      Gwamnonin PDP Sun Zaɓi Tanimu Turaki a Matsayin Ɗan Takararsu a Zaɓen Shugabancin Jam’iyya

      October 25, 2025
    • Addini

      Ƙungiyoyin Fityanul Islam Da Samarin Tijjaniyya Sun Yi Ƙarar Gwamnatin Kano a Kotu

      November 5, 2025

      Saudiyya Ta Ragewa Najeriya Kujerun Hajjin 2026

      October 17, 2025

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci a Samar Da Dokokin Amfani Da Kafafen Sada Zumunta a Najeriya

      October 16, 2025

      Hisbah Ta Kama Wasu Matasa Da Laifin Yin Aure Ba Tare Da Amincewar Iyayensu Ba

      October 13, 2025

      Tinubu Ya Bawa NAHCON Umarnin Rage Kuɗin Hajjin 2026 Cikin Gaggawa

      October 7, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sauye-sauyen Da Tinubu Yake Kawowa Basa Aiki – Peter Obi
    Featured

    Sauye-sauyen Da Tinubu Yake Kawowa Basa Aiki – Peter Obi

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Tsohon Gwamnan Jihar Anambra kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Peter Obi, ya yi suka ga gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa gyare-gyaren tattalin arzikin da gwamnatin APC ke aiwatarwa sun kasa rage talauci a Najeriya. Obi ya bayyana hakan ne bayan rahoton Bankin Duniya na ranar 8 ga Oktoba, wanda ya nuna cewa mutane miliyan 139 ke rayuwa a cikin talauci — sama da miliyan 87 a shekarar 2023.

    A cikin wata sanarwa da ya wallafa a X ranar Talata, Obi ya ce cikin shekaru biyu da gwamnatin APC ke mulki, fiye da mutane miliyan 50 sun fada cikin talauci. Ya bayyana hakan a matsayin abin takaici da ke nuna yadda kasa ke kasa kare ‘yan ƙasa. Obi ya ce abin mamaki shi ne, maimakon gwamnati ta dauki matakin gaggawa, sai kawai ta yi musun rahoton da ya bayyana gaskiyar rayuwar talakawa.

    Obi ya bayyana cewa duk da ikirarin aiwatar da gyare-gyare daban-daban, matsin tattalin arziki da talauci suna kara tsananta saboda rashin tsarin aiki mai kyau da kuma gazawar gwamnati wajen karkatar da kudaden kasar zuwa fannonin da za su haifar da ci gaba. Ya kara da cewa hakan ne ke sa Najeriya ci gaba da zama kasa mafi yawan talakawa a duniya.

    Ya ba da shawarar cewa ya kamata a mayar da hankali wajen aiwatar da manufofin da suka fi dacewa da talakawa, tare da bai wa kananan masana’antu da manoma goyon baya, saka jari a fannin ilimi da lafiya, da tabbatar da cewa kashe kudaden gwamnati na tasiri kai tsaye ga rayuwar jama’a. Obi ya ce, “Babu wata kasa da za ta ci gaba idan yawancin al’ummarta suna cikin talauci. Tare da shugabanci nagari, Najeriya za ta iya yin aiki daidai ga kowa da kowa.”

    Bola Ahmed Tinubu
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatsin Rayuwa Da Ƴan Najeriya Ke Fuskanta Ya Kusa Zuwa Ƙarshe – Shettima
    Next Article An Kama Ƴan Najeriya Da Laifin Safarar Miyagun Ƙwayoyi a Libya
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Tinubu Ya Sha Alwashin Murƙushe Ta’addanci a Najeriya

    November 6, 2025
    Featured

    Hukumar Kiyaye Afkuwar Haɗura Ta Ƙasa Ta Kama Direbobi 27,000 a Abuja

    November 6, 2025
    Featured

    Gidaje 20 Da Ake Zargina a Kansu Ba Nawa Bane Ne Waɗanda Mahaifinmu Ya Bar Mana Gado Ne – Abba Kyari

    November 6, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202535 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202533 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202526 Views

    Zama a Banɗaki Fiye Da Kima Kan Haifar Da Matsala Ga Lafiyar Ɗan Adam – Likita

    October 28, 202520 Views

    Kotu Ta Bayar Da Belin Sowore

    October 24, 202519 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2025 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.