Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

      January 15, 2026

      Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

      January 12, 2026

      Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

      January 12, 2026

      Ƴan Bindiga Sun Kashe Soja Da Jam’in NSCDC a Benue

      January 12, 2026

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026
    • Siyasa

      Manyan Jiga-jigan APC 3 a Kogi Sun Mutu

      January 12, 2026

      Ganduje Zai Gana Da Masu Ruwa-da-tsaki Na APC

      January 11, 2026

      Datti Baba-Ahmed Ya Musanta Batun Tsayawa Takarar Shugaban Ƙasa

      January 9, 2026

      Fubara Barazana Ne Ga Demokaraɗiyya – Kakakin Majalisar Rivers

      January 9, 2026

      Kotu Ta Ƙi Bayar da Belin Kwamishinan Kuɗi Na Bauchi

      January 6, 2026
    • Addini

      Kano: Hisbah Ta Karɓi Ƙorafe-Ƙorafe Sama da 12,000 a 2025

      January 2, 2026

      Da Ɗumi-ɗumi : Sheikh Dahiru Bauchi Ya rasu

      November 27, 2025

      Zakaran Gwajin Dafi : Hajji 2025 Karkashin Farfesa Saleh Pakistan  

      November 24, 2025

      Hajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan

      November 17, 2025

      Hukumar NAHCON Ta Sanar Da Rage Kudin Aikin Hajjin 2026

      November 10, 2025
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021

      Popular New Xbox Game Pass Game Being Review Bombed With “0s”

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Za Mu Tsunduma Yajin Aiki Matuƙar Gwamnati Bata Kawo Ƙarshen Matsalolin Malaman Jami’a Ba – Ƙungiyar Ƙwadago
    Featured

    Za Mu Tsunduma Yajin Aiki Matuƙar Gwamnati Bata Kawo Ƙarshen Matsalolin Malaman Jami’a Ba – Ƙungiyar Ƙwadago

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 21, 2025No Comments2 Mins Read

    Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa (NLC) ta yi gargaɗi ga Gwamnatin Tarayya cewa za ta kira yajin aiki na ƙasa baki ɗaya idan bata kammala tattaunawa da ƙungiyoyin ma’aikatan manyan makarantu ba cikin mako hudu. Wannan na zuwa ne bayan ganawar gaggawa da NLC ta gudanar da shugabannin ƙungiyoyin ilimi ciki har da ASUU, SSANU, COEASU da ASUP, domin neman mafita ta dindindin ga matsalolin da ke addabar jami’o’i da sauran manyan makarantu a ƙasar.

    Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya bayyana cewa ƙungiyar ba za ta ci gaba da jure sakaci da jinkirin gwamnati ba, yana mai cewa idan har gwamnati ta kasa warware rikicin cikin wa’adin da aka bayar, to “za mu dakatar da aiki a fadin ƙasa.” Ya soki tsarin “ba aiki, ba albashi” da gwamnati ke amfani da shi, yana mai cewa daga yanzu za su ɗauki sabuwar matsaya ta “ba biyan albashi, ba aiki,” domin mafi yawan yajin-aikin ma’aikata a Najeriya na faruwa ne saboda rashin cika alkawarin gwamnati.

    A bangaren su kuwa, ƙungiyar ASUU ta ce ba za ta sake shiga tattaunawa da wakilan gwamnati marasa ikon yanke hukunci ba. Shugaban ASUU, Farfesa Chris Piwuna, ya jaddada cewa lokaci ya yi da gwamnati za ta daina raina ƙungiyoyin ilimi, ta kuma ɗauki bangaren ilimi da muhimmanci. Ya kuma yi nuni da cewa duk da ikirarin Ministan Ilimi, Tunji Alausa, cewa an saki ₦50bn don alawus da kuma ware ₦150bn a kasafin 2025, malaman jami’a suna buƙatar cikakken aiwatar da yarjejeniyar 2009 da biyan albashin watanni uku da rabi da aka hana su.

    A yanzu dai, yajin aikin ASUU ya shiga rana ta takwas a yau Talata, 21 ga Oktoba, 2025, kuma ƙungiyoyin ƙwadago na nuna cewa wannan rikici na iya girma zuwa yajin aiki na ƙasa idan gwamnati ta ci gaba da nuna halin ko-in-kula.

    ASUP ASUU COEASU NLC SSANU
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatuƙar Atiku Ya Goyawa Obi Baya Tabbas Za Su Kayar Da Tinubu a 2027 – LP
    Next Article Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Gwamnatin Kano Ta Shiryawa Ƴan Jaridar Yanar Gizo Horo Na Yini Biyu a Jigawa

    January 15, 2026
    Featured

    Tanka Ta Murƙushe Mutane 5 a Gombe

    January 12, 2026
    Featured

    Babu Siyasa a Binciken Da Ake Yi Wa Malami – EFCC

    January 12, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202543 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202525 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.