Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ganduje Zai Kafa Hukumar Hisbah Mai Zaman Kanta a Kano
    Featured

    Ganduje Zai Kafa Hukumar Hisbah Mai Zaman Kanta a Kano

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 25, 2025No Comments2 Mins Read

    Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana shirin kafa wata sabuwar rundunar sa-kai makamanciyar Hisbah karkashin Ganduje Foundation, domin ɗaukar tsofaffin jami’ai 12,000 da gwamnatin jihar ta sallama. Ganduje, wanda ya kasance tsohon shugaban APC na ƙasa, ya ce korar jami’an ta kasance rashin adalci, inda aka gabatar masa da rahoton tantance su daga kwamitin Dr. Baffa Babba Dan-Agundi.

    Rahoton ya tabbatar da sunaye da bayanan tuntuɓar waɗanda aka kora, tare da bayyana cewa za su kasance tare da Ganduje a sabon tsarin. Ganduje ya ce rundunar za ta yi aiki ne ba a matsayin hukuma ta gwamnati ba, sannan za ta kasance mai zaman kanta da sunan Independent Hisbah, tare da yiwuwar ɗaukar ƙarin masu son shiga daga cikin al’umma.

    Manyan jiga-jigan APC sun halarci taron, ciki har da Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, Murtala Sule Garo, Abdullahi Abbas da Rabiu Sulaiman Bichi. An kuma bayyana cewa tsohon kwamandan Hisbah, Sheikh Muhammad Harun Ibn Sina, shi ne ake sa ran zai jagoranci sabuwar rundunar, wadda aka ce za ta yi ayyukan wa’azi, taimako, bayar da agajin gaggawa da “hankyatar da alheri da hani ga mummuna.”

    Ibn Sina ya ce rundunar — wadda za ta kasance da suna Khairun Nas — ba zata yi takarar hukuma ba, kuma ba lallai ta biya albashi ba, sai dai tana iya samun tallafi daga mutane ko ƙungiyoyi domin biyan ɗan kuɗin alawus. Ya kara da cewa shirin bai kammala kafuwa ba tukuna, amma zai kasance a buɗe ga kowa da kowa ba wai ga waɗanda aka sallama kaɗai ba.

     

    Hisbah
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatsalar Tsaro: Abin Kunya Ne Yadda Ake Rufe Makarantu a Najeriya – Buba Galadima
    Next Article Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Mata 8 a Tsanyawa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.