Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026

      Guguwa Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Huɗu a Sakkwato

      July 21, 2026

      Mamakon Ruwan Sama Ya Lalata Gidaje Da Gonaki a Filato

      July 20, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Ganduje Zai Kafa Hukumar Hisbah Mai Zaman Kanta a Kano
    Featured

    Ganduje Zai Kafa Hukumar Hisbah Mai Zaman Kanta a Kano

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 25, 2025No Comments2 Mins Read

    Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana shirin kafa wata sabuwar rundunar sa-kai makamanciyar Hisbah karkashin Ganduje Foundation, domin ɗaukar tsofaffin jami’ai 12,000 da gwamnatin jihar ta sallama. Ganduje, wanda ya kasance tsohon shugaban APC na ƙasa, ya ce korar jami’an ta kasance rashin adalci, inda aka gabatar masa da rahoton tantance su daga kwamitin Dr. Baffa Babba Dan-Agundi.

    Rahoton ya tabbatar da sunaye da bayanan tuntuɓar waɗanda aka kora, tare da bayyana cewa za su kasance tare da Ganduje a sabon tsarin. Ganduje ya ce rundunar za ta yi aiki ne ba a matsayin hukuma ta gwamnati ba, sannan za ta kasance mai zaman kanta da sunan Independent Hisbah, tare da yiwuwar ɗaukar ƙarin masu son shiga daga cikin al’umma.

    Manyan jiga-jigan APC sun halarci taron, ciki har da Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, Murtala Sule Garo, Abdullahi Abbas da Rabiu Sulaiman Bichi. An kuma bayyana cewa tsohon kwamandan Hisbah, Sheikh Muhammad Harun Ibn Sina, shi ne ake sa ran zai jagoranci sabuwar rundunar, wadda aka ce za ta yi ayyukan wa’azi, taimako, bayar da agajin gaggawa da “hankyatar da alheri da hani ga mummuna.”

    Ibn Sina ya ce rundunar — wadda za ta kasance da suna Khairun Nas — ba zata yi takarar hukuma ba, kuma ba lallai ta biya albashi ba, sai dai tana iya samun tallafi daga mutane ko ƙungiyoyi domin biyan ɗan kuɗin alawus. Ya kara da cewa shirin bai kammala kafuwa ba tukuna, amma zai kasance a buɗe ga kowa da kowa ba wai ga waɗanda aka sallama kaɗai ba.

     

    Hisbah
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleMatsalar Tsaro: Abin Kunya Ne Yadda Ake Rufe Makarantu a Najeriya – Buba Galadima
    Next Article Ƴan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Mata 8 a Tsanyawa
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Featured

    Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

    July 21, 2026
    Featured

    An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025150 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.