Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

      March 4, 2026

      Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

      March 4, 2026

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Matatar Dangote Ta Ƙara Farashin Man Fetur

      March 3, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026
    • Siyasa

      ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

      March 4, 2026

      Doguwa Ya Yi Murabus Daga Muƙamin Kwamishinan Ruwa Na Kano

      March 3, 2026

      Gwamnan Adamawa Ya Sauya Sheƙa Zuwa APC

      February 27, 2026

      NDLEA Ta Kama Wata Mata Mai Cikin Bogi Ɗauke da Hodar Iblis a Iyakar Seme

      February 22, 2026

      Jam’iyyun Adawa Sun Kaurace wa Zaɓen Kano, APC Ta Lashe Kujerun Majalisa a Rivers

      February 22, 2026
    • Addini

      Bauchi Ta neman ƙarin Kujerun Hajji Daga Saudiyya

      February 16, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Umarci Ƴan Najeriya Su Fara Duban Jinjirin Watan Ramadan Ranar Talata

      February 16, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a Matsayin Sabon Shugaban NAHCON

      February 11, 2026

      Sheikh Usman Kusfa Zaria (Rigi-rigi) Ya Rasu

      February 2, 2026

      Jigawa Ta Fara Gwajin Lafiya ga Maniyyatan Hajjin 2026

      January 28, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ba a Fasa Bututun Mai Ko Ɗaya a Niger Delta a 2025 Ba – Sojoj

      January 20, 2026

      Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

      October 21, 2025

      Ƴan Bindiga Sun Ƙwace Wayoyin Ƴan Sanda a Zamfara

      October 2, 2025

      Gwamnan Kano Ya Buƙaci Tinubu Ya Tsige Kwamishinan Ƴan Sandan Jihar

      October 1, 2025

      Will Using a VPN on Phone Helps Protect You from Ransomware?

      January 14, 2021
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Har Yanzu Mulkin Soja Ake Yi a Najeriya – Femi Falana
    Featured

    Har Yanzu Mulkin Soja Ake Yi a Najeriya – Femi Falana

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 16, 2025No Comments2 Mins Read

    Fitaccen lauya mai kare haƙƙin ɗan adam, Femi Falana (SAN), ya bayyana cewa rikicin da ya faru tsakanin Ministan FCT, Nyesom Wike, da wani jami’in Rundunar Ruwa, Lt. Yerima, ya nuna cewa Najeriya har yanzu tana tafiya ne a yanayin mulkin soja. Ya ce doka ta bai wa minista ikon shiga duk wani fili da ke ƙarƙashin gwamnatin Abuja, sannan hana shi shiga da jami’in soja ya yi, ya saba wa dokar Land Use Act.

    Falana ya ce tsohon hafsan rundunar ruwa, Vice Admiral Awwal Gambo, bai da hurumin tura jami’in soja ya tsare masa fili, domin doka ta haramta amfani da sojoji a rigingimun farar hula. Ya kara da cewa Lt. Yerima bai kamata ya karɓi irin wannan umarni ba, domin umarnin da soji zai bi dole ne ya zama na halal kuma ya shafi aikinsa na soja.

    Ya soki yadda Minista Wike ya zagi jami’in sojan, yana mai cewa hakan ya keta haƙƙinsa na mutunci. Falana ya ce ministan ya yi sakaci, domin ya kamata ya koma ya kai ƙara ko ya sanar da hukumomin soja maimakon yin faɗa da jami’in. Falana ya kuma bayyana cewa martanin wasu manyan hafsoshin soja da suka goyi bayan Lt. Yerima na nuna yadda Najeriya ta kasa cire salon mulkin soja a cikin gwamnati.

    Falana ya ce gwamnati na da alhakin magance irin wannan rikici ta bin doka, musamman ganin yadda jama’a suka nuna goyon baya ga jami’in soja saboda halayen Wike da ake kallon sun yi tsauri. Ya yi kira da gwamnati ta tabbatar da bin doka a rigingimun ƙasa da harkokin gine-gine, tare da nisantar da jami’an tsaro daga shiga rigingimun farar hula domin kiyaye martabar dimokuraɗiyya.

    Femi Falana
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleBama Goyon Bayan Korar Wike Daga PDP – Gwamnan Filato
    Next Article Ƴan Ta’adda 600 Ne Suka Miƙa Wuya Ta Dalilina – Dr Ahmad Gumi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Kotu Ta Yanke wa Mutane Biyu Hukuncin Kisa Kan Hallaka Ango a Kano

    March 4, 2026
    Featured

    Mutane 2 Sun Mutu, 8 Sun Jikkata a Harin Boko Haram a Yobe

    March 4, 2026
    Featured

    ADC Ta Nuna Goyon Bayanta Ga El-Rufai Da Malami

    March 4, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202544 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202532 Views

    NAFDAC Ta Yi Gargaɗi Kan Wani Kororon Roba Me Matuƙar Haɗari Ga Lafiya

    December 30, 202527 Views

    An Gano Motar Ofishin Mataimakin Gwamna Da Aka Sace

    November 12, 202527 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.