Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

      July 21, 2026

      Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

      July 21, 2026

      An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

      July 21, 2026

      Guguwa Da Ruwan Sama Mai Ƙarfi Sun Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane Huɗu a Sakkwato

      July 21, 2026

      Mamakon Ruwan Sama Ya Lalata Gidaje Da Gonaki a Filato

      July 20, 2026
    • Siyasa

      Kotu Ta Yi Watsi da Ƙarar da Tsagin Tanimu Turaki Suka Shigar Kan Rikicin Shugabancin PDP

      July 18, 2026

      Ya Kamata Majalisa Ta Yi Bincike Kan Ingancin Lafiyar Tinubu – ADC

      July 17, 2026

      Gwamna Yusuf Ya Zaɓi Garo a Matsayin Mataimakinsa a Zaɓen 2027

      July 13, 2026

      INEC Ta Ƙara Wa’adin Miƙa Sunayen ‘Yan Takarar Zaɓen 2027

      July 12, 2026

      Sauye-sauyen Gwamnatina Sun Inganta Ayyuka Da Tattalin Arziki a Kaduna – Gwamna Uba Sani 

      July 10, 2026
    • Addini

      An Rufe Birnin Tehran Domin Jana’izar Ayatollah Ali Khamenei

      July 1, 2026

      Kotu Ta Buƙaci a Gabatar Da Litattafan Da Sheikh Abduljabbar Ya Yi Amfani Da Su

      June 29, 2026

      NAHCON Ta Kammala Dawo Da Alhazan Najeriya Daga Saudiyya

      June 23, 2026

      Sarkin Musulmi Ya Buƙaci Hukumomi Su Gaggauta Ɗaukar Matakai Domin Magance Matsalar Tsaro

      June 17, 2026

      Gwamnatin Kano Za Ta Kashe Naira Biliyan 1.5 Domin Shirin ‘Auren Gata’

      June 15, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026

      An Kashe Fitaccen Jagoran ‘Yan Bindiga Sani Yellow a Zamfara

      July 12, 2026

      Matasa a Borno Sun Gudanar Da Zanga-Zanga Kan Rashin Tsaro

      July 12, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta
    Featured

    Sojojin Najeriya Sun Ƙwato lita 290,000 Na Man Fetur a Yankin Neja Delta

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 21, 2025No Comments2 Mins Read

    Dakarun rundunar sojin Najeriya ta shiyya ta 6, tare da haɗin gwiwar wasu hukumomin tsaro, sun cafke mutane 28 da ake zargi da satar man fetur tare da lalata gidan tace mai na bogi guda huɗu a cikin ayyukan da suka gudanar daga 6 zuwa 19 ga Oktoba, 2025, a yankin Neja Delta. Sojojin sun kuma kwato sama da lita 290,000 na danyen mai da aka sace a wasu jihohin yankin, musamman a jihar Rivers.

    Bayanin hakan ya fito ne daga Lt. Col. Danjuma Jonah Danjuma, mai magana da yawun rundunar, wanda ya ce an gano ƙananan jiragen ruwa (boats) biyu da ke ɗauke da man fetur a Okrika, yayin da ake ƙoƙarin zubawa daga jirgin ruwa zuwa ɗaya daga cikin jety na yankin. Haka kuma, an kama wani jirgin katako ɗauke da lita 33,000 da wani kuma mai ɗauke da lita 5,000 na man sata.

    A gefe guda kuma, Kungiyar Ijaw National Congress (INC) ta bayyana cewa jama’ar Ijaw ba za su sake yunƙurin tayar da hankali wajen neman ’yanci ko adalci ba. Shugaban ƙungiyar, Farfaesa Benjamin Okaba, ya ce lokaci ya yi da za a ci gaba da yaƙi ta hanyar ilimi da tunani, ba da bindiga ba, domin neman hakkinsu kan albarkatun yankin.

    Ya ƙara da cewa INC za ta ci gaba da magana kan rashin adalci da wariya da ake nuna wa mutanen Ijaw, tare da tsara sabbin hanyoyin neman tabbatar da ikon su kan albarkatun ƙasarsu. Wannan bayani ya fito ne yayin taron kaddamar da sabbin shugabannin ƙungiyar a yankin gabas, wanda ya gudana a Port Harcourt, jihar Rivers.

    INC Neja Delta Port Harcourt Rivers
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleZa Mu Tsunduma Yajin Aiki Matuƙar Gwamnati Bata Kawo Ƙarshen Matsalolin Malaman Jami’a Ba – Ƙungiyar Ƙwadago
    Next Article Gwamnati Na Amfani Da Kuɗaɗen Da EFCC Ta Ƙwato Wajen Inganta Rayuwar Ƴan Najeriya – Tinubu
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Ba Kama Gbajabiamila Muka Yi Ba Gayyatarsa Muka Yi – ICPC

    July 21, 2026
    Featured

    Tinubu Ya Naɗa Sabbin Shugabanni Da Mambobi 26 a Hukumomi Da Kwamitocin Gwamnatin Tarayya

    July 21, 2026
    Featured

    An Zargi Likitan El-Rufai Da Bayar da Rahoton Jinya Na Bogi

    July 21, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025150 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202679 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202546 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views

    Dantawaye Ya Zama Sabon Kwamishinan Ƴansanda a Abuja

    October 17, 202533 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.