Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Gwamnan Akwa Ibom Ya Ware Naira Miliyan 800 Domin Inganta Rayuwar Hausawa Da Yarabawa a Jihar
    Featured

    Gwamnan Akwa Ibom Ya Ware Naira Miliyan 800 Domin Inganta Rayuwar Hausawa Da Yarabawa a Jihar

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 17, 2025No Comments2 Mins Read

    Gwamnan Akwa Ibom, Umo Eno, ya bayyana cewa gwamnatinsa ta ware sama da Naira miliyan 800 domin shirye-shiryen tallafawa al’ummomin da ba ’yan asalin jihar ba, ciki har da Igbo, Hausawa, Yarbawa da mutanen Niger Delta. Ya yi wannan bayani ne yayin bikin Igbo Unity Day a Uyo, inda ya tabbatar da cewa gwamnati na kokarin gina jihar da haɗin kan duk kabilu.

    Gwamnan ya jaddada cewa Akwa Ibom ta zama wurin haɗuwar al’adu daban-daban saboda yadda gwamnatinsa ke goyon bayan zaman lafiya. Ya yaba wa al’ummar Igbo kan yadda suka taka muhimmiyar rawa wajen kasuwanci da ci gaban jihar, yana mai cewa da dama daga cikinsu an haife su a Akwa Ibom kuma sun kafa nasu kasuwancin a nan. Ya kara da cewa shugabancin Igbo na jihar ya kasance ginshiƙi wajen samar da zaman lafiya da hadin kai.

    A yayin taron, Ohaneze Ndi Igbo sun girmama Gwamna Eno tare da bayyana goyon bayansu ga takararsa da ta shugaban kasa Bola Tinubu da Sanata Godswill Akpabio a 2027. Gwamnan ya yi alkawarin ci gaba da hada kai da kabilu daga waje muddin suna bin doka kuma suna gudanar da sana’o’insu cikin lumana.

    Shugaban Ohaneze Ndi Igbo na jihar, Kayceey Chidiadi, ya yaba wa gwamnan kan yadda ya bai wa al’ummar Igbo dama a manyan mukaman gwamnati, abin da ya ce ba a taba yi musu ba tun bayan kirkiro jihar. Ya bayyana cewa irin wannan siyasar hada kan jama’a ta sa al’ummomin da ke zaune a jihar ke jin kansu a matsayin ’yan gida na gaskiya.

    Akwa Ibom
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleHajji Da Shugabanci Nagari Ƙarƙashin Jagorancin Farfesa Pakistan
    Next Article Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Ɗalibai 25 a Kebbi
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.