Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » CBN Ya Fitar Da Dala Biliyan 1.25 Don Shigo Da Man Fetur Duk Da Samuwar Matatar Dangote
    Featured

    CBN Ya Fitar Da Dala Biliyan 1.25 Don Shigo Da Man Fetur Duk Da Samuwar Matatar Dangote

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanOctober 27, 2025No Comments2 Mins Read

    Babban Bankin Najeriya (CBN) ya fitar da dala biliyan 1.259 a watanni uku na farko na shekarar 2025 domin tallafa wa ‘yan kasuwar da ke shigo da man fetur da sauran kayayyakin mai, duk da cewa masana’antar Dangote ta fara samar da man cikin gida. Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da ake ƙoƙarin rage dogaro da shigo da mai daga ƙasashen waje.

    Rahoton Hukumar NMDPRA ya nuna cewa, duk da karuwar samar da mai daga masana’antar Dangote, ‘yan kasuwa sun shigo da kusan kashi 69 cikin 100 na man da aka ƙone a ƙasar tsakanin watan Agusta 2024 da farkon Oktoba 2025. CBN ta bayyana cewa dala miliyan 457.83 aka fitar a Janairu, sai ta sauka zuwa dala miliyan 283.54 a Fabrairu, sannan ta haura zuwa dala miliyan 517.55 a watan Maris – wanda ya fi sauran watanni yawan kuɗi.

    A cewar Kungiyar Dillalan Man Fetur ta IPMAN, dalilin da yasa ƴan kasuwa ke ci gaba da shigo da mai shi ne bambancin farashi. Kakakin ƙungiyar, Chinedu Ukadike, ya bayyana cewa ‘yan kasuwa na sayen mai daga inda suka fi samun riba, ko daga wajen Dangote ne ko kuma daga ƙasashen waje, domin farashin ne ke tantance kasuwa.

    Sai dai masana sun ce wannan shirin na CBN yana nuna sauyi a kasuwar man fetur, inda ake ganin matakan rage shigo da mai daga waje suna ƙara karɓuwa. Rahoton ƙarshe daga ƙungiyar MEMAN ya kuma nuna raguwar farashin shigo da lita ɗaya na man fetur zuwa N805.46, sakamakon sauyin farashin danyen mai da kuma canjin kudin waje.

    CBN
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleFiye da Janar 500 Aka Tilastawa Barin Aiki Tun Daga lokacin Buhari zuwa Yanzu – Bincike
    Next Article Za a Yi Hazo Na Tsawon Kwanaki 3 a Wasu Sassan Najeriya – NiMet
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.