Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » Janye Ƴansanda Daga Bawa Manyan Mutane Kariya Zai Jefa Rayuwarmu Cikin Haɗari – Sanatoci
    Featured

    Janye Ƴansanda Daga Bawa Manyan Mutane Kariya Zai Jefa Rayuwarmu Cikin Haɗari – Sanatoci

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanNovember 27, 2025No Comments2 Mins Read

    Wasu Sanatoci a Majalisar Dattawan Najeriya sun nuna damuwa kan umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na janye jami’an ’yan sanda da ke tsaron manyan mutane (VIPs), inda suka ce matakin na iya barin su cikin barazana ta tsaro a lokacin da hare-hare da garkuwa da mutane ke ƙaruwa a faɗin ƙasar. A zaman su na ranar Laraba26 ga Nuwamba, Sanatoci da dama sun bayyana cewa su ne manyan abubuwan da ’yan bindiga da ’yan ta’adda ke nema, don haka janye musu tsaro a wannan lokaci ba dai-dai ba ne. Sun kuma ce su kan yi zirga-zirga zuwa yankuna masu hadari a lokacin gudanar da ayyukan mazabu da sa ido, abin da ke kara musu bukatar tsaro.

    Rahoton ya ce tattaunawar ta samo asali ne daga maganar da Sanata Oyelola Ashiru kan bukatar gaggawar shirin gwamnatin tarayya don dakile matsalar tsaro da ke kara ta’azzara. Sanatoci da dama ciki har da Aliyu Wamakko da Tahir Monguno sun bayyana cewa janye tsaro zai kara bude kofar hare-hare, yayin da wasu suka nemi a sake duba tsarin saboda matsayin kasar a halin yanzu. A sakamakon haka, Majalisar Dattawa ta amince da tattaunawa da Shugaban Kasa da hukumomin ’yan sanda don neman a gyara ko sassauta tsarin.

    Majalisar ta kuma tattauna batun dokar yaki da garkuwa da mutane, inda ta amince cewa a daidaita ta ta yadda satar mutane za ta zama laifin ta’addanci tare da hukuncin kisa idan an sabunta dokar. Sanatoci sun yi nuni da cewa ’yan bindiga na kara samun karfin gwiwa, yayin da wasu suka bukaci a hana tattaunawa ko biyan kudin fansa ga masu garkuwa da mutane. Har ila yau, Majalisar ta bukaci a kafa rundunar haɗin gwiwa a yankin Kwara–Kogi da kuma gudanar da bincike kan janye sojoji a Kebbi kafin sace dalibai.

    A wani bangare, Majalisar ta tattauna yiwuwar sake duba dokar mallakar bindiga domin bai wa ’yan kasa masu kwarewa damar mallakar kayan kariya. Mataimakin Shugaban Majalisar, Barau Jibrin, ya ce gwamnatocin jihohi dole su kara hadin kai da hukumomin tsaro na tarayya domin magance matsalar tsaro. Ya kara da cewa Shugaba Tinubu na daukar matakai, amma ana bukatar karin jari, kayan aiki da inganta rundunar ’yan sanda fiye da canza suna. Ana sa ran Majalisar za ta mika sakamakon tattaunawar ga Shugaban Kasa tare da samun martani cikin mako guda.

    Ƴansanda
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleSama Da Mutane Miliyan Ɗaya Sun Kammala Rijistar Katin Zaɓe – INEC
    Next Article Saura Ƙiris Mu Daƙile Matsalar Tsaro a Najeriya – Badaru Abubakar
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.