Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    • Shafin Farko
    • Labarai

      Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

      September 4, 2026

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

      September 3, 2026

      Gwamnatin Kano ta fitar da iyakoki tsakanin Jam’iar Bayero da alummar Rimin Zakara bayan kammala biyan diyya

      September 3, 2026

      Ƙungiyar Miyetti Allah Ta Buƙaci Tinubu Ya Sa a Saki Shugabanta

      September 3, 2026
    • Siyasa

      A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

      September 4, 2026

      Ɗan Takarar Sanatan Kano ta Tsakiya a NDC Na Shirin Komawa APC

      September 2, 2026

      Ƴan Siyasa Ne Matsalar Najeriya – Peter Obi

      August 31, 2026

      Bai kamata Tinubu ya bar Najeriya a dai dai lokacin da matsaloli ke addabar ƙasarsa ba – Atiku

      August 31, 2026

      Atiku Ya Yi Alkawarin Sake Buɗe Iyakokin Najeriya Idan Ya Lashe Zaɓen 2027

      August 28, 2026
    • Addini

      Shugaban Asibitin Kwararru na Best Choice, Na Taya Gwamnan Kano Da Al’umma Bikin Murnar Maulidi Annabi SAW

      September 2, 2026

      Hajj 2027 : Kano ta kammala sayar da kujeru 3,050 da aka ware wa jihar

      August 31, 2026

      Gwamnatin Kano ta bayar da hutu domin bikin Takutaha

      August 26, 2026

      Wasu Malamai Daga Arewacin Najeriya Sun Goyi Bayan Tazarcen Tinubu

      August 23, 2026

      Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutun Maulidi

      August 21, 2026
    • Nishadi

      Oculus Founder Makes a VR Headset That Can Literally Kill You

      January 13, 2021
      85

      Braun Series 7 Electric Shaver Review: Quality at a Good Price

      January 13, 2021
      85

      Google Pixel 7, iPhone 14 Compared: Check Out 5 Major Differences

      January 13, 2021

      Why Apple Should Skip The MacBook Pro Launch

      January 12, 2021

      Apollo G2J Showcases Electric Sports Car

      January 12, 2021
    • Tsaro

      Ƴanbindiga Sun Sace Shugaban Jam’iyyar ’iyyar APC Na Ƙaramar Hukumar Rogo

      September 1, 2026

      Amurka Za Ta Janye Sojoji Kusan 200 Daga Najeriya

      August 28, 2026

      Sojoji Sun Kama Ƴan Ƙasashen Waje Da Ake Zargin Suna da Hannu a Matsalar Tsaron Najeriya – Bwala

      July 18, 2026

      ‘Yan Sanda Sun Fara Kwato Makaman Da Ke Hannun Jama’a Ba Bisa Ka’ida Ba – IGP Disu 

      July 17, 2026

      Sojoji Sun Gano Ƴan Ƙasashen Waje Uku Cikin Mayaƙan ISWAP a Borno

      July 13, 2026
    BECHI HAUSA NEWSBECHI HAUSA NEWS
    Home » NERC Ta Rabawa Ƴan Najeriya Mita 187, 000 Cikin Watanni Biyu
    Featured

    NERC Ta Rabawa Ƴan Najeriya Mita 187, 000 Cikin Watanni Biyu

    Abbass AbdurrahmanBy Abbass AbdurrahmanDecember 14, 2025Updated:December 14, 2025No Comments2 Mins Read

    Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta Najeriya (NERC) ta bayyana cewa an samu ci gaba a shirin saka mitoci, inda kwastomomi 187,765 suka samu mita a fadin kasar nan cikin watannin Satumba da Oktoba 2025. Rahoton da NERC ta fitar ya nuna cewa an saka mitoci 80,943 a Satumba, sannan 106,822 a Oktoba, lamarin da ya daga yawan masu mita daga kashi 55.37 cikin 100 zuwa 56.07 cikin 100 a watan Oktoba, duk a cikin shekarar 2025.

    Rahoton ya kara da cewa yawan kwastomomin wutar lantarki masu aiki ya karu zuwa 12,071,018 a Oktoba, yayin da adadin wadanda ke da mita ya kai 6,768,386, inda har yanzu fiye da mutane miliyan 5.3 ke karbar kudin wuta ta kiyasi. Kamfanonin rarraba wuta na Ikeja da Eko ne suka fi samun nasara wajen saka mitoci, da kaso 85.59 da 84.75 cikin 100, yayin da wasu kamfanoni kamar Yola, Jos, Kaduna da Kano suka kasa kaiwa kashi 35 cikin 100.

    Duk da wannan ci gaba, NERC ta soki wasu kamfanonin rarraba wuta kan jinkirin saka mitoci da kin mayar da kudin da kwastomomi suka biya tun da dadewa. A cewar NERC, akwai mitoci sama da 600,000 a kasar nan da ba a girka ba, tare da kira ga kamfanonin da su kara kaimi. Wannan rahoto, wanda aka fitar a ranar Lahadi, 14 ga Disamba, 2025 da misalin karfe 12:00 na dare, na nuna cewa idan aka ci gaba da wannan tsari, Najeriya na iya kusantar cimma burin saka mita ga kowa nan ba da jimawa ba.

    NERC
    Share. Facebook Twitter WhatsApp Telegram
    Previous ArticleGwamnatin Tarayya Ta Ware Naira Tiriliyan 1.9 Domin Gyaran Filayen Jiragen Sama
    Next Article ICPC Ta Ƙwato Naira Biliyan 37.44 Da Dala Miliyan $2.353 a 2025
    Abbass Abdurrahman
    • Website

    Related Posts

    Featured

    Najeriya Ta Musanta Zargin Goyon Bayan Yunƙurin Juyin Mulki a Nijar

    September 4, 2026
    Featured

    A shirye nake na mutu domin kare ƙuri’ata – Peter Obi

    September 4, 2026
    Featured

    Sarkin Gumel Alhaji Ahmed Muhammad Sani Ya Rasu 

    September 3, 2026
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    SABBIN LABARAI

    Ba Don Gudunmawar Masu Yiwa Ƙasa Hidima Ba Da Jihohi Dayawa Basu Kai Yadda Suke a Yanzu Ba – Minista

    December 8, 2025229 Views

    Sabon Rikici Ya Kunno Kai a NDC : Ƴan Takara Sun Kai Ƙara Kan Zaɓen Fidda-gwani a Kano

    June 30, 202680 Views

    Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Malam Lawan Triumph Daga Yin Wa’azi

    October 1, 202551 Views

    Gwamnatin Kano Ta Raba Filaye Ga Masu Taimakawa Gwamna Sama da 2,500

    August 1, 202644 Views

    Kotu Ta Yankewa Tsohon Firayim Ministan Mali Hukuncin Zaman Gidan Yari Sakamakon Rubutu a Shafin Sada Zumunta

    October 27, 202541 Views
    Stay In Touch
    • Facebook
    • TikTok
    • WhatsApp
    • Twitter
    • Instagram
    • Telegram
    © 2026 Bechi Hausa News. Developed by: ENGRMKS & CO.
    • Shafin Farko
    • Game da Mu
    • Ƙarin Bayani
    • Manufar Sirri
    • Ka’idoji da Sharudda
    • Tuntuɓe Mu

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.